ADDININ GASKIYA

KAMAR YADDA AYOYIN ALKUR'ANI DA HADISAN FIYAYYEN HALITTA SUKA KAWO

Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin kai Godiya ta tabbata ga Allah, muna yabon sa, muna neman taimakon sa,...

Wannan littafin, wanda ke Hannunka, ya gabatar maka da Addinin Musulunci, a saukakakkiyar Hanya wanda ya kunshi dukkan Bangarorinsa (imani...